Allaah ya shirye su da mu ma baki d'aya. Allaah ya kawo mana mafita a komai namu gaba d'aya. Allaah ya shige mana gaba a komai namu duka.
@AbubakarSanimuazu
Ай бұрын
Ya shekh ayita hukuri damu,Allah shi karawa rayuwa albarka.
@sulaimankhairan5480
Ай бұрын
Allah,ya saka muku da alkhairi,mudai masu biyayya ne ga malaman mu, Allah,ya baku hakuri da jarra bawar da Allah,ya jarab ceku
@ismailabdallah8604
Ай бұрын
Allah ya qarawa malam daraja kuma nii wallahi duk Wanda ya zagi malami Bana tare dashi Amma wallahi malamai da yawa sun tallata en takara nikai hujjan malamai ne yasa nayi tinubu,
@UsmanMusa-kn2zc
Ай бұрын
Bana tare da masu cewa a jeho malamai daga mimbari ko kadan toh amma ya kamata malamai su fadawa gwamnati gaskiya. Malam muna godiya
@user-mh1bn7ki9o
Ай бұрын
Sakallahu kairan
@ibrahimmuhammad2307
Ай бұрын
Wlh wlh talakawan Nigeria basa bin malamansu kawaidai suna zalintar malamansune
@user-bl7ws5st1j
Ай бұрын
Allah yasa da alkhari
@aminumuhd3581yau-bv7om
Ай бұрын
Allah ya kara muku haquri
@abubakarmalam3499
Ай бұрын
Malam cikin girmamawa mudai wlh xabin malamanmu mukabi
@ibrahimmuhammad2307
Ай бұрын
Bana tinanin gaskiya kafada wlh, Idankuwa gaskiyane kasan dai bakuda yawa wanda sukabi zabin malaman addini Kudaina chutarda masu karantarda musulunchi wlh
@bellomaikudi8765
Ай бұрын
Gsky ne Mallam Allah yaqara Basira kuma bamae hadu da msu fada mana qalallahu qala Rasuluh
@user-sk5cw5km8f
Ай бұрын
ويمكرون ويمكر الله والله خيرُ الماكرين
@ibrahimmuhammad2307
Ай бұрын
Ya Allah duk maichin mutunchi n malaman sunnah ya Allah kawulakantashi
@auwaluibrahim9653
Ай бұрын
Malam ai dukmai hankali yasan sherin yansiyasa indasunba malamaikudi aisuzasufadi
@edrissousseni9968
Ай бұрын
You are right Sheik
@ibrahimmuhammad2307
Ай бұрын
Duk wanda yache ature malamai wlh yayi rashin tarbiyya kuma gara yatuba don wlh sabon allah ne
Na Tsani wannan baristan wlh domin baya tsoron Allah
@ismailabdallah8604
Ай бұрын
Kaima mun Tsaneka domin jahiline Kai shege
@hashimusani3755
Ай бұрын
To kakasheshi mana dabba kawai jaki wawa,zaka mutu wulakance
@aminumuhd3581yau-bv7om
Ай бұрын
Baba habu bai kamata kace haka ba
@user-mh1bn7ki9o
Ай бұрын
Dakiki
@SanusiAbubakar-yp2wi
Ай бұрын
Dan Allah malan karka kawo mana rabe raben addini.ko malami ko pastor a church a Nigeria yayi kokarin dakatar damu sai mun jefo shi! Kun dade kuna fada baiyi magani ba,muma zamu dauki irin matakin mu,wanda muke ganin shi zai bamu mafita..
@mudassirumuhammed4088
Ай бұрын
Kaji tsoron Allah malam
@ismailabdallah8604
Ай бұрын
Gatan uwarka idan ka fasa turo malami daga minbarin wawa qazami Jahili kawai
@SanusiAbubakar-yp2wi
Ай бұрын
@@ismailabdallah8604 duk wannan ba abin da zaisa ko ya hana thank you..
Пікірлер: 35