YA ALLAH KA RUFA MAMU ASIRI KA KIYAYEMU DAGA JIN KUNYA DUNIYA DA LAHIRA, A hakika daga farko naji haushin tonon asirin da Malumma sukeso suyi wa Abduljabbar, To Amma yanzu dana saurara sai naji lalle an kunyata shine sakamakon Girman kai da nuna isarsa a ilimi da cika baki da yake a majalisansa. YA KU DALIBAN MALAM LALLE KU SANI , ADDINI BA NA MALAM BANE, NA ALLAH NE. daga karshe naji takaicin Kunyata shi a gaban Dansa da ya afku.
@hajiyasalmababy7702
3 жыл бұрын
Lahaula wala qawata lillah Allah karabamu da son girma son mulki da son abun duniya Allah katabbatar damu akan sunna har abada !!!
@abubakarabdulkadir865
3 жыл бұрын
Ameeen tsumma ameeen
@BoubacaraliAli
4 ай бұрын
gaskiya Abdul jabbar Bai bi hanyar gaskiya a muqabala bah Ya karanta hadissi yafi wannan surutu da gardama
@dahirumuhammad7898
3 жыл бұрын
Wallahi , masu bani mamaki , sune """masu bin Abduljabbar"""". .
@muhuyiddinhadimuhammad9351
3 жыл бұрын
Innalillahi wa inna.ilaihiraju.una Allah yashiryeka dan tamure
@saniaminu3209
3 жыл бұрын
Allah ya karama annabi daraja, Ya kuma kare mu daga sharrin duk wata husuma datake tun karar addinin mu ya kuma yi mana maganin duk masu shirin raba kawunan musulmi baki daya, su kuma waanan malai allah ya saka masu da alkhairi ya kara masu ilimi ya kuma kiyayesu daga dukkan wani sharri AMEEN, Allah ya baku ikon ruguza duk wata barna dake cikin musulunci, shikuma malan Abduljabbar Allah ya basa ikon daukar gaskiya
@muhammadauwal57
3 жыл бұрын
Allah ya saka da Alkhairi. Shedani yaga saka makonsa
@ibrahimchitouabdoulkarim6583
Жыл бұрын
Labaika sadauki
@auwalabubakar1413
3 жыл бұрын
Allah yakarawa annabi daraja
@almustaphaishaqbununu4522
3 жыл бұрын
Subhanallah!! Abduljabbar Allah yasa katuba.
@saniadamuallahyarusaakidar5048
3 жыл бұрын
Allah yarusa addinin shi,a
@samailaaboubacar984
3 жыл бұрын
Allah ya karawa annabi daraja
@muazumuhdameen9508
3 жыл бұрын
Ubangiji allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta
@hikmatutv3368
3 жыл бұрын
Amin
@kogohana1471
3 жыл бұрын
Allah yajazamani kou mala mai
@alhajiiraki9801
3 жыл бұрын
Allah yaqarama annabi daraja
@abdourahamaneissaka6448
3 жыл бұрын
Alhamdulillah' Allahumma salli ala Muhammadin wa sallim
@ibrahimsalehibrahim6083
3 жыл бұрын
Allah ishirya mu ameen summa ameen
@SOSO-ft8sk
3 жыл бұрын
جزاكم الله خيرا شيوخ السنه
@ibrahimsanusi3286
3 жыл бұрын
Allah ya saka da Alkhairi
@hajiyasalmababy7702
3 жыл бұрын
Abduljabar kayi hasara wallahi
@anisaumarabubakar8834
3 жыл бұрын
Yayi kyau malaman addini kun kure shi kun kaishi bango bashida abinda zai ce , yanada damar ya kawo hujjuin abinda yake jinginawa Annabi SAW Sai yace Wai Babu lokaci karyarsa takare Allah yashirya shi ko yayi mana maganinsa Kuma ayi Masa hukunci, idan yacigaba,
@saniibrahimgaya5020
3 жыл бұрын
Allah yasaka maku da Alkhairi ya qara ganar damu Gaskiya
@musaumar3583
3 жыл бұрын
Allah ya k'arama Annabi daraja saw
@almaleekherbalislamicmedic1130
3 жыл бұрын
Mas'Ud Mas'Ud Hotoro😂😂😂U made my day wlhy
@MuhammadSabiuAbdussalamAlminsh
4 ай бұрын
❤❤❤❤
@sd-kinternationalltd7131
3 жыл бұрын
ALLAHAMDULLILAH! ALLAHAMDULLILAH!! ALLAHAMDULLILAH!!! Thank to the kano state government for taking proactive measure to avert maitatsine the earlier such quake such so called scholars are banned the better for safety of kano people. Kano state has been experiencing series of religious crises it must never happen again....saee'd from Singapore 🇸🇬 origin of katsina state...
@dahirumuhammad7898
3 жыл бұрын
Fatana ayi hadinkai tsakanin Qadiriyya,Izala, Tijjaniyya. Don kawadda Abduljabbar
@sd-kinternationalltd7131
3 жыл бұрын
@@dahirumuhammad7898 hakane
@khadijamustapha3825
3 жыл бұрын
Ta kamata shima ayi mishi hukunci yadda akayi wa na baya domin annabi ba abin wasa bane in ana so ayi adalci toh dole shima ayi mishi hukunci daidai da yadda Shari'a ta fada kuma ta rubuta ya kamata shima a kashe shi ta yadda nan gaba ba wanda zaiyi yin kurin zagin annabi ko ya fadi kalmar batanci Allah YA KARAWA ANNABI S.A.W DARAJA.
@sadiqgyaranya
3 жыл бұрын
Shi dama ai mara Gaskiya ko a ruwan esi zufa yake
@hikmatutv3368
3 жыл бұрын
Alhamdulillah, Jabbiri yasha ƙasa, Allah ya shiryar da mu shiriya irin na addinin musulunci, Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta, yanuna mana ƙarya ya bamu ikon gujemata, Allah ya daukaka musulunci da musulmai, ya ƙasƙantar da kafirci da kafirai. Alhamdulillahi rabbil alamin.
@zainabibrahim5045
3 жыл бұрын
Na tabbata idan aka danganta magan ganun abdul jabbar da yayi ace ubansa ne yayi wallahi bazai so ba. In ya iya maimaitawa 'yan uwansa bazasu so ba. Allah ka saka mana abun da yayi wa musulunci a kanawa da duniya baaki daya. Allah ka kubutarda masu son kubata daka mabiyansa. Allah ka tarwatsa dukka nufisa da kudirinsa. Allah kasa yaran sa suyi masa a abun da ya fada akan wanda akayi duniya dominsa. La'ananne, tsinanne, zindiqi anyi asarar haihuwarka. Mahaukaci
@aminujibril4101
8 ай бұрын
Malam gaba gadi ,wato cikakken dan rainin hankali ne kuma dam isaka mara mutunci
@sanimustapha9273
3 жыл бұрын
The first mistake of the forum is the use of the word RA'Y.
Пікірлер: 49