بارك الله فيكم❤ سبحان الله وبحمده سبحان الله العظيم
@mustaphahussain7119
Күн бұрын
Mu ji tsoron Allah akan abunda muke fada, ba dai-dai bane a zargi Sheikh Pantami wai akan yana neman takara shi yasa yace carbi ba bidi'a ba ne, Allah ya sa mu dace
@abubakarwando2642
3 күн бұрын
Allah ya kare mana Dr Idris Abdul aziz
@ishaqibrahimyerima3591
3 күн бұрын
A'ameen!
@BassirouSaidi
2 күн бұрын
Allah yasaka da alkairi malan❤
@AbubakarSanimuazu
2 күн бұрын
Allah shi karawa rayuwa albarka malam
@NafiuahmadNakowa-wm5pr
3 күн бұрын
Allah yasaka da alkhairi barr ishak Kano
@ishaqibrahimyerima3591
3 күн бұрын
A'ameen!
@AbubakarSanimuazu
2 күн бұрын
Amin
@suleimansafiyal4986
2 күн бұрын
Allah yasa mudace. Bar.Ya kamata dai ayiwa Mal adalci Because kayi amfani da wannan damar ne akan fadar ra'ayinka akan Prof.Fatami....Allah yakyauta
@aishatumusa9098
3 күн бұрын
Fantami fa kainuwa ne dashen Allah. Ma hassada, yace muku charbi Sunna ne
@rabiumaidawa1664
3 күн бұрын
Dan girman Allah abani Numban Malam.....wallahi inason magana Dashi
@souleymaneabdourahman9818
2 күн бұрын
Allah ya karemuku ilmi
@Kurnawa
3 күн бұрын
Mallam Isa Ali pantami yawuce ku wlh barrister kawai acire Hassada.
@abdullahiisah96
3 күн бұрын
Gaskiya Malam kayi masa sharing, a ina yace zai tsaya takara, kuma kamar bakaji bayanin sa ba.
Kaji tsoron Allah a Ina pantami yace maku yanason tsayawa takara
@mohamedramadanecoulibaly1403
2 күн бұрын
Malam Isa Ali Ibrahim bayyi magana akan carbi da son rai ba, hujja ce ya bada. Kuma kowa ya sani akoi manyan malaman sunna da suka ce carbi,ayi kirge dashi ba bidi'a bane , amma babu wanda bai fifita kirge da yatsu akan carbi ba saboda shine manzon Allah,saws yayi.
@abubakarsulemanadam9096
3 күн бұрын
Ance dama ba wanda yakai malamai hassada saboda aduk bayanin fantami ba inda yace zai futo takara, Amma maimakon ka kalubance shi akan maganarsa ka buge da nuna tsantsar hassadar ka akansa
@usmansuleiman3259
2 күн бұрын
Gaskiya mallam wani lokacin Kamar kanada son rai da bangarnci.
@JamiluIliyasu-z8r
2 күн бұрын
Wllh mutumina
@ameeryazid4186
3 күн бұрын
uthaymeen da Bin Baz da Shiekh Al Fawzan duk neman kuri'un yan bidi'a su ke ko. matsalar ku rashin adalci. Babu abun da ka fada da Dr Isa be fada ba akan falalar amfani da hannu. Wani lokacin sai mutum yayi tunani ba tsayawa kake ka saurari mutum ba kawai jin magana kake a social media ka zo kana comment. Allah ya shirye mu.
@MuhammadMustapha-tl5xg
2 күн бұрын
Him Allah y kyauta
@harunasadazare7056
3 күн бұрын
Wnn kalamai akwai zalunci cikinsu. Malam kaji tsoron Allah
@ishaqibrahimyerima3591
3 күн бұрын
Kai baka tsoron Allaah din ne?
@muhammadsalehmanzo4220
Күн бұрын
HASSADA MUGUN CIWO. YA FI KU ILIMIN ADDINI DA NA ZAMANI. BAN GA LEFINKU BA. DAN BA KOWA ZAI IYA JURE DAUKAKAR DA ALLAH YA MASHI BA BAI MASA HASADA BA.
@muhammadsaminuayagi4880
3 күн бұрын
Malan Ali Fantami, ya fiku gaskiya
@hashimaabubakar2752
3 күн бұрын
Slm alkm! Don Allah inason lambar wannan malami inason magana dashi.
@HamzaAbdullahi-p6r
3 күн бұрын
Gaskiya mlm wannan zatone kace mlm neman kuru'u yakeyi,kuma ka koma kabibiyi abun da mlm yadafa jawabine makamancin abun da kafada bawai yace rike carbi addinine ko kuma ibadaba
@sulaimansaeedmiko9966
3 күн бұрын
Tabbas Baristar Kai Ba Adali Bane Yaya Za'ayi ka yankewa mutum hukunci akan abin da wani makiyinsa na zahiri ya fada kansa
@khadimulansartv
3 күн бұрын
Toh Dr sani rijiyar lemu da bn baz da Othaimin kuma wani takara suke nema. Kuma duk bayanin da kayi ya Riga yayi kawai ku nayiwa mutumin nan hassada ne wllhi.. Kaiton ku
@JamiluIliyasu-z8r
2 күн бұрын
Yanzu malamai gaba daya hankalin su ya koma kan wa yanda ba yan aqidarsu ba
MANZON ALLAH (S A W) YÃ GARGADEMU DAKKYAU (COMMENT) MUKIYAYE: "WANDA YAYI IMÃNI DA ALLAH DA RÃNAR ALQIYÃMA YAFADI ALKHAIRI KO YAYI SHURU" (Bukhãri / muslim).
@HassanNaseer-h6b
3 күн бұрын
Ni babban abinda yake bani mamaki shine Duk abinda prof isah pantami ya fada exactly shi kazo ka kara maimaitawa toh Kai takarar mai kke nema??
@IbrahimKhaleel-c7i
2 күн бұрын
Barr. Kana cikin mutane dana kyautata wa zato... Amma ina baka Shawara akan kaje ka saurari mgn fantami tun daga farko har karshe. Sannan kuma idan kace mgn IDRIS dutsen tanshi zaka bi to tabbas sai ya kaika ya baro ka... Sbd shi hassadar a fili take kuma babu wanda yake akan dai dai sai shi . Aikin da fantami yayiwa sunnah a kasar nan idris tanshi bai yi ba
@AssamaYaoh
2 күн бұрын
Ai ni gaskiya indai daga bakin minister pantami ne zata fito to bazan karbaba domin shi ba mai gaskiyar bane waazin shi لم تقولون مالا تفعلون
Пікірлер: 44