Attajirin Afrika, Alhaji Aliko Ɗangote ya buƙaci kamfanin mai na NNPC da ya saye matatar mansa bayan ya yi zargin cewa, akwai masu yi wa matatar zagon ƙasa domin hana ta aiki a Najeriya. Kamfanin CPNC ta China ya dakatar da ayyukansa na haƙar man fetur a Jamhuriyar Nijar sakamakon harin da aka ƙaddamar wa ma'aikatansa. Shugaba Joe Biden na Amurka ya janye daga takarar shugabancin ƙasar tare da ayyana mataimakiyarsa Kamala Harris a matsayin ƴar takara.
- Күн бұрын
Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya cikin bidiyo 22/07/2024 • RFI Hausa
- Рет қаралды 8,130
Пікірлер: 4