A cikin shirin akwai rohoto na musamman a kan masu sana'ar tsallakawa da 'yan cirani cikin Libya daga garin Agadez na Arewacin Nijar. A Najeriya, yanzu haka dakarun rundunar sojin kasar suna gudanar da wani samame a dajin Falgore da ke jihar Kano domin farautar masu aikata miyagun laifufuka. An rantsar da sabon shugaban Jumhuriyar Tsakiyar Afrika, Faustin Archange Touadera.
Негізгі бет Labaran Talabijin na 30/03/16
Пікірлер: 8