Wallahi tallahi koni danake mace.idan akahadani da Abduljabbar saina kureshi ta fannin illimin addinin musulunci.Allahu Akbar
@SalissuNakowa-qw8kr
5 ай бұрын
❤
@alisaidusani8274
4 ай бұрын
Allah ya yi albarka
@alisaidusani8274
4 ай бұрын
Allah ya yi albarka
@yusifsheka3622
3 жыл бұрын
Ikon Allah sai yau kusan bayan shekara 7 sannam naga wannan mukabalar nagane hakika wannan bawan Allah Abduljabbar yana kame kame Gaskiya duk Wanda Allah yasa yake chikin sunna yafahinchi to sai yagodewa Allah, nidai Alhamdulillah da sauran yan,uwa Ahlul sunna masha Allah tabarakallah
@abbakarsageeruahmad6231
3 жыл бұрын
Tabdi jam
@ammarmuawiya272
3 ай бұрын
Allah ya Saka da Alkhairi
@elishaqsalisuabdullahi4109
4 жыл бұрын
Masha Allah Allah Yasaka da Alkhairi malaman sunnah
@mabujafar9123
3 жыл бұрын
Masha allah malumanmu na sunnah
@abdullahibadayi4980
3 жыл бұрын
Abduljabar karubuta littafin Amma ayima tambaya kace sai kayi nazari ikon Allah
@MBSALE1
3 жыл бұрын
Gane mini hanya dai, abin dai sai kace wasan yara aka zo yi.
@HANDGUNMAN9211
3 жыл бұрын
ALLAH yasakawa da malaman sunna da alkairi. kaikuma malam abduljabar karikice kaikadae karubuta littafi amman bamakasan abindayakecikiba toh allah yakiyaye yatsaremu daga shiga duhu
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@musayusufbaha8857
3 жыл бұрын
Allah yakarawa malam Sunnah gudummawa dahazaka dakuma ilimimai anfani
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@nafiushuaibu4148
3 жыл бұрын
Allah ya tabbatar damu akan Sunnah
@hajiyabababimaabdulrahaman7808
3 жыл бұрын
AMEEN
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@dokinkarfetv8556
3 жыл бұрын
Ameen 🤲🤲
@user-cc6fh9zd6d
3 жыл бұрын
MashaAllah Allah ya tabbatar da mu kan sunnah
@sallafiyasanibouba3515
3 жыл бұрын
Hummm Abdul jabar allah yachiryemu
@buhariadamu6734
3 жыл бұрын
Abduljabbar dole kace kanada mura wallahi, irin wannan abun kunya.
@faisalabbas8444
3 жыл бұрын
Wallahi Wannan Mutumin Dan Iskar Tasha Ne Kawai
@yusifsheka3622
3 жыл бұрын
Masha Allah tabarakallah naga melamina Assadussunna Allah yaima albarka ameen yarab
@khadijajibreelhajiya5147
4 жыл бұрын
Sautu rijalussunnah Allah ya dawwamardaku akan fadin gaskiya 🤲🤲🤲🇳🇬🇸🇦🤗😍
@muhammadkabirhilal3533
3 жыл бұрын
Wallahi Abdul jabbar bazai taba yarda ya zauna da malam Alqasim ba. Dan yasan malam Alqasim yafi qarfin sa.
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
100%
@muhammadkabirhilal3533
3 жыл бұрын
Allah ya taimake sunnan Annabi Muhammad sallallahu alihi wa sallam.da malaman sunnah
@nawasmuhammed4887
2 жыл бұрын
Sunnah annabi ce tafi karfin duk wani mayaudari acikin addini
@nanabalki6256
3 жыл бұрын
Hattara dai abdul Jabbar ka ishemu da labarai😬 bafa a teburin mai shayi kakeba agaban Malam kake Allah ya Kara ilimi mai amfani malam sunna
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@saadadam4658
3 жыл бұрын
Hum shugaban kogo anji kunya wllh ina cika bakin dakakeyi yau gashi sheikh alksm ya kureka
@mustaphatijjanimuhammad4672
4 жыл бұрын
Allah sarki karatu yayi, kai ka rubuta littafi da kanka , kayi kuri a kansa ka zagi wanda kake so amma abin mamaki ka kasa kare abinda ka rubuta da kanka. Wallahi kaji kunya kamata yayi kar ka sake zozodin rubuta littafi kabar wadanda zasu iya kare abinda suka rubuta suyi rubutu.
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
Absolutely
@shamsuddeenhamisumusa5228
3 жыл бұрын
Allah ya taimaki malaman sunna
@suleimanyusuf8050
3 жыл бұрын
Wannan abin kunya da me ya yi kama? Ka rubuta littafi amma a yi maka tambayoyi a cikin littafin da ka rubuta, ka ce sai ka yi nazari. Wannann shi ne abin dariya, yaro ya tsinci hakori. Allah Ya tsare mu.Amin
@nazirunasiru2666
3 жыл бұрын
Gaskiya malam Abduljabbar sai ahankali
@abumanidutsin-ma9454
3 жыл бұрын
Kai lallai Shugaban kogo bai kaunar Allah
@ummulkhairadam3855
3 жыл бұрын
Gaskiya yan sunnah suna karantuwa inason su don Allah Allah kaban wani ustazdin ya aurenii
@abubakarumar1116
3 жыл бұрын
اللهم آمين
@muhammadmurtala5903
3 жыл бұрын
Ameen
@shahiduabdudogo5357
3 жыл бұрын
Gani nan
@aliyuadam9849
3 жыл бұрын
Amin ya Allah Ummulkhair.
@ikejazango7833
3 жыл бұрын
Amin ummukhair
@mudassirukure3278
3 жыл бұрын
Allah yaqara daukaka malam man sunnah Akan gaskiya amma kana yin littafi kakasa hujjoji kwarara Nakare shi
@mahadi86
3 жыл бұрын
ALLAH ya ganar damu gaskiya.
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@aboubacaraboubacar2441
3 жыл бұрын
alhamdulillahi Masha
@user-dr9rp5gd9f
10 ай бұрын
À gasqiya wanan tztaonawa tayi tuqin girmamawa ga malouman sou biyoun❤❤❤
@ibrahimusman5487
3 жыл бұрын
Allah ya Albarci sunnah
@kontoali4653
3 жыл бұрын
Masha Allah
@nagariintegratedfarm5387
3 жыл бұрын
Salaam Alaikum Ina tambaya dan Allah wa ya rubuta littafin sannan kuma waya bada tittafin aje a duba, wannan idan har na hanga da kyau Abduljabbar ya rubuta littafin kuma ya bayar kaman yanda wancan yaje ya shirya to kamata yayi ka bada kariya akan littafin da ka bada littafin. Allah yasa mugane gaskiya kuma malaman mu su dena raba mana addini.
@jamiluabdullahi7313
3 жыл бұрын
Abduljabar ya rubuta
@nagariintegratedfarm5387
3 жыл бұрын
@@jamiluabdullahi7313 to ya kuma yakeson abashi tym yaje yayi nazarin abunda ta rubuta bayan zai iya kare littafin sa da kansa
@hamzasahabomagaji4128
3 жыл бұрын
@@nagariintegratedfarm5387 Ai jahili ne shi bai san komai ba sei ihu da rashin tarbiyya.
@MedicalTV.99
3 жыл бұрын
Amma Malam Abduljabbar ka rubuta littafi da hannunka ka kasa kare shi, abin harda shan ruwa da hannun hagu !
@habibtouraghabibtoureg3275
3 жыл бұрын
شكرا
@abdurahmanabubakar1911
3 жыл бұрын
Alladai yashiryeka Abduljabar bakada gaskiya
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@saniisyaka4644
4 жыл бұрын
Allah yasakawa malam alqassim hotoro da alheri mal.Abduljabbar yakamata kakoma kanemi karatu kadaina cika baki akan ilimi.
Malam Abduljabbar wllhy kasa mu kunya...Ashe akan jahilci kake ginamu ....How on earth will you write a book that you cannot defend? This is abuse of knowledge. You clearly said that Malan Alqaasim reviewed your book within 24 hours time but you the author can't defend what you write? May Almighty Allah Guide us to SUNNAH..... HENCEFORTH AHLUSSANNA KAWAI
@hamzasahabomagaji4128
3 жыл бұрын
Masha Allah since Allah show you the way.
@abubakarkassim4580
3 жыл бұрын
Fact
@hajiyabababimaabdulrahaman7808
3 жыл бұрын
Allahu Akbar.mungode Allah dakagane gaskiya.dan uwa Allah yasakamaka da gidan Aljannatul firdausi
@danfodiotv
3 жыл бұрын
Amen
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@gidadoadamu4151
3 жыл бұрын
Allah ya rabamu da juhudi
@muhammadharunaadam1195
3 жыл бұрын
Bani ba abduljabar allah ya temakemu,,,,,,,,, insha allah
@zoulkifiloumiziyawa6601
4 жыл бұрын
Alhamdu lillah sheick alkassim
@aliyumuhammad5573
3 жыл бұрын
Allah yakiyaye
@zangadahamusa2569
3 жыл бұрын
السلام عليكم ورحمة الله تعالى وبركاته حياكم الله وبياكم
@gazaliabubakar3494
3 жыл бұрын
Lallai Akwai Qura Next Week Domin an Akayi Zaman Nan Da.zaayi Kowa zai Gane.Cewa.Abduljabbar. Fanko.Ne. tumfa a Lokacin Da Abduljabbar Yana Da ma.Fa bayanzu da yazama.Abinda.Ya zama ba Shekara Takwas da Wannan Zama
@alisani6903
3 жыл бұрын
Oke
@mohammedsirajudeen6283
4 жыл бұрын
Zarattan Sunnah
@abubakarmusa2597
3 жыл бұрын
Allah sarki ai wannan karatu NE Kake koyamasa kuma naga kamar baifahimta abduljabbar kaji kunya saboda cika bakin dakakeyi duk wanda yake son gaskiya dagayau zaibar tafiyar abduljabbar.
@iliyasualiyu4980
3 жыл бұрын
Allah yaraya akan sunnah
@khadijamuhammadumar5907
3 жыл бұрын
Hakama da hagun yakesha kaii allah shi kyauta
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@islamicstudent7765
3 жыл бұрын
Hhh good khadija nalura
@aliyuadam9849
3 жыл бұрын
Abin kunya sai dai yatara jahilai yanata hayaniya ana ko waye. Allah shi kyauta.
@hassanmusa8779
3 жыл бұрын
Kai allah yakyauta wannan ai abin kunyar tayi yawa ace littafinka amma sai ka bude za kayi magana ga bawan allah ya haddace mas aloli dari da sha bakwai amma kana tanbayan shafi
@sanialiyuidris6290
Жыл бұрын
Wannan muqabala najita abaya amma ba dukaba a iya abinda naji nake tunanin abduljabbar yagaza amma yau danaji duka saenaga shine yafizuwa da maslaha wadda zaa taimaki Al umma gurin warware gaskiya, Duk wanda yasan bahasi baya bukatar ace yanzu yanzu gurin samun natija, kuma tabbas mlm musa Yusuf Ya fahimci abinda abduljabbar yake nufi kuma Ya gamsu, Allah yanunamana gaskiya kuma bamu ikon bi
@zeejikaandzeezainabjika9163
3 жыл бұрын
Ya Allah ya Allah ya Allah kayi mana maganin abdul jabbar ya rabbil alamin dan haram
@tanimudandama6443
3 жыл бұрын
Allah ya amsa adduarki Anyi mai kaca kaca
@aboubacaraboubacar2441
3 жыл бұрын
gaskiya tayi halinta allah ya gara ganardamu gaskiya
@aminouabdoumasko2881
3 жыл бұрын
Gaskiya maln Alqassim naji dadi bayanan la na ilimi dan kuwa ban taba tsiyawa sauraran ka amma gaskiya yau kayi abinda ya kamata. To su Abdul jabbar sai a koma makaranta ayi karatu kamin nan asamo hujjoji in kuma a'a to sai a dau gaskiya a bar son zuciya
@abdulkarimmuazu6809
4 жыл бұрын
Babu jarabawar da za a baka tambayoyi kaje kai nazari kamin ka dawo ka amsa su. Ballanta akan littafin da kai ka rubuta da kan ka.
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
Absolutely Bro.
@abdullahibadayi4980
3 жыл бұрын
Allah shigafarta malam Abduljabar Yaya kake Shan ruwa da hannun hagu ko Mal ya gigice ne?
@lamidoibrahim3322
3 жыл бұрын
Kafadi abin da yake zuciyata. Duk rashin Sunnah ne.
@muktarmj519
3 жыл бұрын
Slm yaallah munarokonka kanunamana gaskiya kabamu ikon binta kanunamakarya kumakabamu ikonnisantarta ya Allah kakarafahimtardamu addinika muktarjamilu mj
@duniyamakaranta714
3 жыл бұрын
Hhhhhhh, wayyo ciki na. Allah ya sawwaqe .
@abbamagaji5088
3 жыл бұрын
Allah yakara lapia
@ismailbuhari2502
3 жыл бұрын
Mallam qasim cikin kwanciyar hankali ya gama da dankogo.
@jamiluyahaya9582
3 жыл бұрын
Danfodiyo TV Dan Allah ina complete video Na wannan muqabalar ? Mesa batakai qarshe ba?
@user-ux2dj8lr8c
3 жыл бұрын
Wlh ga masu hankali kuma masu ilmi, to abdu jabberi an gama dashi.
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
100% Kuwa !
@TASKARLARABCITV
3 жыл бұрын
*QA'IDOJIN HARCEN LARABCI DA HAUSA* 🔷ﺍﻟﻨﺤﻮ ﺍﻟﻮﺍﺿﺢ ﻓﻲ ﻗﻮﺍﻋﺪ ﺍﻟﻠﻐﺔ ﺍﻟﻌﺮﺑﻴﺔ ﻟﻠﻤﺮﺣﻠﺔ ﺍﻻﺑﺘﺪﺍﺋﻴﺔ باللغة الحوسا 🔷 🔷NAHAWUL WADIH CIKIN HARCEN HAUSA 🔷 *الدرس السابع *الموضوع (المفعول به ) ➡️ kzitem.info/news/bejne/24mi4KOEh3-abII *WANNAN CHANNEL NA KOYAR DA QA'IDOJIN LARABCI CIKIN HARCEN HAUSA GA DALIBAI DA KUMA DUK MAI SHA'AWAR KOYON LARABCI DAMA TA SAMU KAWAI KA ZIYARCI WANNAN CHANNEL DOMIN SAMUN DARRUSAN A KO YAUSHE* 📺النحو الواضح DA HAUSA 📺 KUYI SUBSCRIBE.
@anasalkali4142
3 жыл бұрын
Abduljabbar yana waskewa shiyasa yake kamekame Allah ya kyauta...
@labbanivideosonlinetv541
3 жыл бұрын
Salón da akebi wajan tarbiyantar yara da izinin-Allah suzam mutanan kirki cikin al'ummar Annabi(SAW) kzitem.info/news/bejne/rJWaqX6IhaWYrKg
@abdulrahimumardarma1189
3 жыл бұрын
Ana karantar dashi yana gardamar shirme.. Tunda kai soso ka bari a kara ka mana.
@ibrahimsalahudeen2829
Жыл бұрын
wallahi wannan Mutumin Jahili ne babba
@IbrahimI.B
3 ай бұрын
9:44
@hashimmusa3853
3 жыл бұрын
Wannan ai ba mastala kuke warwarewaba kuna wayar masa da kaine
@sultanatv517
3 жыл бұрын
Ai matsalar muqabala da jahili kenan, xasu gayamishi abune Wanda baima taba kinda bah
@thequidnunc4255
3 жыл бұрын
😂😂😂😂😆😆😆😆
@nazifimukhtarisa2367
3 жыл бұрын
Ni a yanda nasan muqabala shi ne a lokacin ake baje komai,Amma Naga mlm tunda Kai ka rubuta littafi ai basai an baka lokaci kayi bincike a Kai ba,sbd a matsayinka na marubucin littan Ina ganin ba sai an baka lokaci ba,sbd kafin ka rubuta shi kayi bincike Mai yiwuwa yadda ya kamata
@ibrahimsanusi3286
3 жыл бұрын
Allah ya saka da Alkhairi
@zakariyyaibrahimumar9244
3 жыл бұрын
Cab din jam lallai Kam hehehehe ran maxa ya bace abdujabar Yana Shan ruwa da hannun hago , kai ml alqasim baka da Dama Allah ya karawa rayuwa albarka
Abdul-Jabbar gaskia na'aza kanada karatu amma anan naga gazawarka dama daka rubuta littafi baka riki hujja ka bâ a hannu saboda masu raddi
@sabiumande1502
10 ай бұрын
To kai Abduljabbar dama bakayi bincike ba kafin ka yanke hukunci acikin littafin naka?
@ibrahimsulaiman7583
Жыл бұрын
Gaskiyane malm bada kaake iya gane addiba wannan shine qaidar muqabala a ilimance acire son zuciya
@auwalwada6540
3 жыл бұрын
Kai haba Dan Allah
@kabirusani4427
3 жыл бұрын
abduljabbar babu ishashen ilmi
@hassanmusa8779
3 жыл бұрын
Yace wacce ina take hakafa yace subha nallah kai wannan littafin bai tabbata shi ya wallafaba kawai yaje yadauko ne awajen wasu masu irin aqidarsa kawai
@adamuabubakar5248
3 жыл бұрын
Allah sa mu dace sako daga Aminu Muhammad Dutse
@alisani6903
3 жыл бұрын
YOU
@khadijamuhammadumar5907
3 жыл бұрын
Abun kunya da yawa yake sai iya kurbar purewater awajenshi hmmmm allah anji kunyi malam akoma makaranta dan allah
@nuhuali9547
4 жыл бұрын
Hahahaha 😂 😂😂 😂 Kai Amma Abdul jabbar anji 🙈kunya wlh Allah yatabbatar damu akan sunnar annabi s a w
@harunaalichikide2968
3 жыл бұрын
Ameen ya rabbi
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@zeejikaandzeezainabjika9163
3 жыл бұрын
S.a.w
@bilyaminuadamu7366
3 жыл бұрын
Allah ya kyauta abdduljabar gaskiya kaji kunya mayadari kawai.
@buhariadamu6734
3 жыл бұрын
Subhanallah, ka rubuta littafi da hannunka, kuma kazo kana kame kame a kansa, ka kasa kareshi? AbdulJabbar kaji tsoron Allah.
@aminumuhdala5125
3 жыл бұрын
Lallai ilimi fitilane
@saniyau111
3 жыл бұрын
You're offline Results will be available once you're online again. You’ll get notified when they're ready. Went you're online see
@muhammadsaniabubakar5421
3 жыл бұрын
Gaskiya bantaba ganin munazara irin wannanba karuba littafi Amma kare littafin da karubuta yagagareka kakaresh gaski wannan abun kunyane aduniyar ilimib
@halillouuammaddouu7462
3 жыл бұрын
Gaskiyar magana abdol jabbar, baida amsa ko kwaya daya
@sharualhaji3077
3 жыл бұрын
Abdul Jabbar Anji kunya hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh
@alimoustapha3725
3 жыл бұрын
Wannan kota kota bâ harka ilimi bane tareda Abdul jabbar
Maqaryachi. Ka rubuta littafi, ka kaasa warware mas'alolin.
@a.i.atsafe3085
3 жыл бұрын
gaskiya ya kwashi fa'idodi dayawa Dan naga yanata rubutu
@Islamicvid2356
3 жыл бұрын
Toh Ai wannan karantar da abduljabbar ake 😂
@anasshehu3854
3 жыл бұрын
Ina Ganin fa Wannan Cartom ne Ba Abduljabbar ba😂😀😀
@alam4050
3 жыл бұрын
Na zata zaku tarki Malam akan abubuwa da take ikirarin anyima Annabi karya da sunan hadisi Amma abun mamaki shine ba Muhammadu Rasulullahi bane agaban ku kuna maganar Amru Dan Yahaya.
@user-ux2dj8lr8c
3 жыл бұрын
Allah ya kwatoku daga hannun xindiki, jahili.
@sakinadeeni4713
3 жыл бұрын
Aa ai matsala 100 yace, Aduljabbar be bar Mallam Alqasim ya gama karantawa ba ai.
@alam4050
3 жыл бұрын
@@sakinadeeni4713 zanso su dinga bin hadisan nan daya bayan daya sunayima mutane jawabi na immi suna tabbatar da larya da jahilcin Abduljabar idan da gaske suke misali z Muslim an ruwaito daga Abu Huraira cewa Annabi yace Allah ya halici kansane daga gumin doki waiyazu billah.
Пікірлер: 235