Sai kuje ku sanar da shugaban kasa, halinda ake ciki. Ko wadanda ya kamata. Masu ruwa da tsaki.
@AbdullahiAAbubakar-l2e
23 күн бұрын
Libya Suna cikin jin dadi suka yi zanga zanga na kin gode was Allah , Nigeria ba adalci , Mallam wani fsdakarwa ke bayar ma shugabanin akan protest ba kyau Ku fito karara Ku gaya ma gomnati ta daukin matakan sausauta rayuwan jamma'an su, alumna sun fada damuwar su zamu kasa kunuwa mu Allah yasa mudace
@yusufumarisah7691
25 күн бұрын
Insha allah sai munsamu sauyi
@yareemaahmad6888
25 күн бұрын
Daurawa daurawa kiji storon allh
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Wai malam daurawa kasa kaya yake yana siyarwa ko shima diba ake ana bashi naga abn nasa yayi yawa wallah shi yanuna cewa ma yana tare da gammnati sosai
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Wai Kai daurawa idan kahana Ina mafita tom me zai hana kuje kugayamasa suma mutane Basu soke suyi ba bayadda za suyi ne Kun matsesu shiyasa
@yaujibirin
23 күн бұрын
Ayi zanga zanga fa yafi
@Mai-MangaAbdourahamane
20 күн бұрын
MALAM duka wadanan kasashen da ka bada kotanci da su zanga zanga da su kayi har y'a sa su cikin munmuni halaye ba daya ne ba da Wanda Nigeria za ta yi al misali duka kasashen daka zana na farko suna cikin wadata babu cikakar huja na yin zanga zanga na biyu kasashen turawa suka zuga kuma suka shiga cikin zanga zanga . In ka doki tunisia ay ko sun yi nassara kuma yaw Nigeria nasaru na tarey da gomnatinku ba yadda zanga zanga ku za ta zama kamar na kasashen da kake kotanci da su kuma Al'umma Nigeria tana cikin kunci.
@user-vq9sr3ss4j
26 күн бұрын
Dawrawa haryanzu besan meyasa mutane suka tunzura domin shi cikin wadata yake daga shi har iyalansa Saboda haka ko dawwama za ayi acikin wannan yanayi cewa zai ayi hkri
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Eh mana shi ba abinda yake daminsa idan kaduba rarara Shima ai sai da abin yazo kansa sanan yasan me ake ciki wallah daruwan ciki ake Jan narijiya kije Allah yabada sa a
@ayoubaibrahim6695
25 күн бұрын
Malan amminou daurawa allah yajika magata maganana hakatake
@AbdulkarimSafuwan
22 күн бұрын
Adbullkarim safuwana
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Kuma kai darawa kasan matsalar datasa talaka zai yi zanga zan ga kuje ku samu azzalumai kugaya musa talaka mai yake so yasan ko shi ka wai abinda zai ci yayi sauqi ba sai ya hau motaba ba sai ya ma siyi gida ba a a shi yaci abinci koma mara dadi amma kunsan yadda za ayi amma kunyi shiru ko kuna hana muta ne idan kaje kaia kagayawa Allah yadda ku ke dannae mutane idan bazaka dafawa munane ba kayi shiru kaja girman ka tunda kaga mutane sunyi haka wallah sunwahala
@IhabBabiker
21 күн бұрын
Wallahi za komoto a banza قال رسول الله صلى الله عليه وسلم من خرج على أميره قيدا شبرٍ فمات فميتةٌ جاهليه راوه مسلم
@MaryamMaajiabubakar
22 күн бұрын
Mukan Muna tare da zanga zanga
@hassanmusasada4251
23 күн бұрын
SHIN DAURAWA KAKAWO MA TALAKAWA MAFITA, DAGA. HANNUN AZZALUMAI,
@habibayakubu1283
26 күн бұрын
Gaskiyane malam wannan basusan ALLAH ba kuma sunjahilci ayar qur'ani
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Ai duk Wanda Bai ne mawa talaka mafita yadda ake cikin a arewa cin Nigeria ba tom ba zai hanaahi Kar bar yancin Saba idan ace addi ni akeyi aqasar ai dayanzu Abu buwa suncanza Shima mafitar sa yake dubawa idan da ace yanfama da abinda zai ce mantawa zaiyi da addi ne wallah itafa gaskiya Daya ce wallah ana takashe mutane ba sauyi magaba sai da sukaga mutane sun gaji sunfara zan can Allah
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Sai kashe bayin Allah akeyi Kuma muminai ake kashewa wallah yazu kaduba rarara da bainda yazo kansa yaka gani tom kamin abin yazo yafi qarfe kowa gyara ayi daruwan ciki ake Jan narijiya tun kamin qarfin mutane yaqare sunemi yan cinsu awajan azzalumai faji Rai mugaye Allah ya isa shifa talaka abinci yake NEMA fa ba gidaba ba motaba abinci ka wai aqasar sa yakasa samu a ina ake ake haka Kuma Muna da arziqi
@aliyumohammedlukman
26 күн бұрын
Zanga zanga da akkayi lokacin good luck ya bakashi kowa ba bukata tabiya.
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Toh wai kia daurawa idan kace Kar ayi meye mafita kenan ana zubar dajini a arewa kuma na kashe mutane ba abinda ba ayi kodan abin bai zo kan kaba wannan Bai dace ba yabamu mafita wallah idan Baku fituba har gida za abiki akshe ku talaka kufito ka yi mai yiwa daurawa dama shi ai acikinsu yake
@salihubashir8034
12 күн бұрын
Malam ayi hakuri ammafa sae munfita saboda bakubamu mafitataba a madadin ita zanga zangar,don haka muma dolece tasakamu.
@SurajoNasiru-g9w
20 күн бұрын
Magañar Zanga zanga sai munyi, miyasa Baku gaya masuba gaskiya ba
@NAJIBIBRAHIMADAM
3 күн бұрын
Najib Ibrahim
@user-sz8lv5ki7r
25 күн бұрын
Daurawa dole kace kar ayi zanga zanga tinda komai naka yana tafiya Dede Koni nake da zam zan zan ce kada ayi zanga zanga
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Kai Rabi da shi wai harcewa yake addin Bai yadda aiyi zanga zan gaba ya je ya Duba suratul tauba yaga me Allah yace ayaza ayi ana zuwa gida na kashe musulmai yazama dole Kuma ka nemi yanci tunda wallah abin yafi yawa a arewa cin Nigeria kallai yadda akayiwa Maiduguri Kuma wallah duk gammnati ce Wallh Allah ya isa
@user-qe5mi1ms4r
25 күн бұрын
Shashane
@BadamasiYusif-t4e
4 күн бұрын
Saeklayi sankai
@hapsatsali8739
25 күн бұрын
Gaskiya ne ba zaka san imanisuba sai kaga sakamakon zanga zanga
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Yan siyasa sune mafarin duk abinda yafaru Kuma dama kinsan haka zatafaru me zakace akan kashe mutane da ake shi haryanzu bakayi magana ba tom ai shine yakamata
@AlfaZazee-h4n
25 күн бұрын
Qarya kuke malamai masu son duniya talakawa na chikin wani hali kunki fadawa gomnati gaskiya
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Wannan gaskiya ne Kar ki sau rare su idan Kuma suna suba saura resu a ina yake kasa kaya yake siyar wa bashifa ake acikin kudin talakawa
@AbdulkarimSafuwan
22 күн бұрын
Adbullkarim safuwan 4:59 5:00 5:01 5:02 5:03 5:05
@user-vq9sr3ss4j
26 күн бұрын
Mai dakin shiyasan inda yake masa yoyo
@user-qf7sl7ym5k
26 күн бұрын
Zanga zanga fa tadace a Nigeria 🇳🇬 dulle
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
In dai ba su gyara ba ab
@habiboumahamadou22
26 күн бұрын
Wllh wannan maganar gaskiya ne.ammah Wanda bejiba bafazekiganiba Allah kawomana mafita albarkacin manzon Allah sallallahu alaiyi was sallam 😭😭😭🤲🤲🙏🙏
@HabuMuhammad-dw2ny
25 күн бұрын
Zangazanga Dole in Sha Allah ko malaman gonati basaso
@ibrahimmuhammad2765
26 күн бұрын
Allah kasa mudace duniya da lahira😭😭😭muna karban wuta wallahi
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Toh zaku tsaya ne kumuta agida ku fito ka wai ba gwara suma suji yadda ake jiba dama zamani goodlok ba ayi ba suka saka wa mutane Boko Haram
@Ibrahimaat
26 күн бұрын
Amma Daurawa da Guruntum Bakuda Imani bakusan halinda Jamaa kecikiba sabida kuna karbar Albashi daga Saudiyya da Gomnati
@LauwaliAbubakar-v3y
25 күн бұрын
No barzamu zagekaba Amma kacigab da cikaciknka da shubihar ga gumnannan
@user-gm8ej4lc8x
18 күн бұрын
Muna so Malamai su taimaki jan kunai matasa kar su yi kone kone amma chin salama
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
Kamin lokacin da za ayi zanga zanga ku fra neman mafita kuje kusameshi kuyi magana da shi Amma kanan kana cewa baza ayi toh idan an fito zaka sa Yan hisba sukora mutane ne kaga daganan zaka fara hada fituna ko babu Wanda yake sun tashin hankali sai yarasa ya zaiyi malam
@ABDULSALAMAHMED-ze4ue
26 күн бұрын
Allah ya kiyaye dama Allah isas she ne
@Ayubabako-wr1zr
20 күн бұрын
Daurawa kaifaba malamibane
@AbdulkarimSafuwan
22 күн бұрын
Adbullkarim safuwan 4:59 5:00 5:01
@abdurrazaklawal2948
24 күн бұрын
jidai munji Amma yarda bamuyi tinda bamu bugo
@SHAAYAUAHMEDAHMED
26 күн бұрын
Nigeria bamulkin musulunci akeyiba wllh baruwanmu da maganar musulunci a mulkin Nigeria
@IbrahimHaruna-z2h
21 күн бұрын
Allah yakaremana malamanmu na sunnah
@AbdulmuminiAbdulmumin
21 күн бұрын
@@IbrahimHaruna-z2h Allah ya kare mana malamammu nafarillah
@rabiyaibrahim6682
26 күн бұрын
Wallahi gaskiya ne malam
@umarmubaraksambo1345
26 күн бұрын
Amma kuma musulunci ya halatta ayi yaqi don kwatar yan'ci da tabbatadda addini?
@mairomala1994
26 күн бұрын
@@umarmubaraksambo1345 Kasan yadda ake yaki ne?
@AbubakarAliyumaikulki-x4t
21 күн бұрын
Allah kasa mudace
@sabuwarrayuwa1834
21 күн бұрын
@@AbubakarAliyumaikulki-x4t Ameen
@HussainiYusuf-ky7oj
26 күн бұрын
Wani malami a kano yaci wai kudin zuwa saudiya ko yakai million GOMA sai sunje,da Kai nake malam daurawa....ade San abinde da,afada muba jahilai bane.
@HussainiYusuf-ky7oj
26 күн бұрын
Kawai kayi shiru mai daki shiyasan inda yakemar yoyo,Kai kana iyasa Glass a idonka mah
@yahayasadiq4829
25 күн бұрын
Allah ya tsine masa albarka bayan ya karbi kudi qarya yakeyi kudi aka baiwa malaman maja
@Abdullahi-tj2ee
23 күн бұрын
@@yahayasadiq4829 ku tsaya ku duba lamarin mallam da kaifin basira
@user-qf7sl7ym5k
26 күн бұрын
Chugaban nigeria 🇳🇬 ai ba ya jin Magana wawa ne
@AlhayatAlhayat-jr8wq
25 күн бұрын
To Allah yabamudasuki ayiday bayabaya
@user-mh1bn7ki9o
26 күн бұрын
Allah yakiyaye mlm
@yesha5608
25 күн бұрын
Haba ya malam ayi hakuri mana
@user-pj7oi8dt2n
26 күн бұрын
Allah yayi mana sauki
@abubakarmalam3499
25 күн бұрын
Kunada mutunci da daraja a wurinmu donhaka karkusa bakinku aciki
@user-yv7cy4qd4s
25 күн бұрын
Saï an fito wlh
@ummukhalifa379
25 күн бұрын
Wannan tsohon video ne
@mahmudtanko9768
26 күн бұрын
Wllh Kai ma bamu Yar dada kaiba kakar ba kason ka malam
@YUSUFADAMU-b9z
25 күн бұрын
hakatake
@habibayakubu1283
26 күн бұрын
Wlh idan kunki ji bazakuki ganiba
@ibsnomaa
26 күн бұрын
Guruntum bama tare
@abdulkadirmusa564
26 күн бұрын
Ae dama matasa akache bawai kuba
@ibsnomaa
26 күн бұрын
Kuma dai mutanen da sunan malanta ya kamata ku gane banda wannan karon. Bamu taba ce daku kala ba tun inda aka fito amma yanzu bamu babu ku
@user-qf7sl7ym5k
26 күн бұрын
ba gaskiya bane mln kuce kunceka Aljihunku kawai
@YusufAbdullahi-t9m
26 күн бұрын
Sheik malam Aminu daurawa haryanzu baka kawo hujja ba.
Пікірлер: 79