Ga rahotannin da shirin ya kunsa:
Afrika ta Kudu : An soma samun sakamakon farko na zaben da aka yi hamayya ta yi zafi a cikinsa a tsakanin jam'iyyun adawa da na bangaren masu mulki.
Nijar: Gwamnatin Jamus da Nijar sun cimma yarjejeniyar tsawaita wa’adin zaman sojojin Jamus a kasar.
Najeriya : Gwamnati ta yi watsi da tuhumar zagin aikta ta’adanci da aka yi wa shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore.
Gabas ta Tsakiya : Isra'ila ta sanar da cewa za ta ci gaba da yaki a Gaza har zuwa farkon 2025.
Негізгі бет Shirin Rana na DW
Пікірлер: 1