Wallahi hakane Malam Abubakar Gumi, y’a Hayyu y’a Kayyum 😭😭😭🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽
@mubarakgarba6566
23 күн бұрын
Inna'lillahi Wa'Inna Ilaihi raji'un. Ya Allah ka shiga tsakanin nagari da mugu. Ya Allah kayi mana maganin duk wani dake kokarin sa Najeriya a cikin musiba. Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏
@hauwabamalli1411
23 күн бұрын
Ameen ya hayyu ya kayyum🤲
@khadijatunmanmusa4621
23 күн бұрын
Amin ya Allah
@ibrahimabubakar8415
23 күн бұрын
Subhanallah
@KabiruAHali
18 күн бұрын
MALAMAI KUJI TSORON ALLAH
@bintadayyabu1060
23 күн бұрын
Ameen yarabbi
@sakinadeeni4713
22 күн бұрын
Wallahi Mlm ga abu idan ya shigo wajenmu ba tsari komai a haukace yake a Nigeria gashi qasar turawan ana mummunar aqida amma baza ka ta6a ganin ana auren wannn masifa a bayyana ba koda Christmas suke shiru garin bare aure, amma idan aka yarda aka bar wannan qazanta ta faru to ze zm ruwan dare. Allah ya kiyaye kuma ye maganin wnnn bala'i a koina a cikin duniya
@babs576kenedy
23 күн бұрын
جزاكم الله خيرا❤❤❤
@abubakarahmad5661
23 күн бұрын
Barin irin kiran da ba ayiwa mutane ba akan cewa kar azabe bola tunubu amma sukayi bir sukayi kunnen uwar shege kuma wannan shi zai nunamaka bola tunubu bazaiyi tazar ceba saboda turawa sun auna sunga ya tsufa shine zasuyi duk yacce za suyi suga sun kara har gitsa Nigeria dan allah ashekara dayan da yayi kaduba kaga masifar daya jefa kar allah ya isa tsakanin mu da shi
@KabiruAHali
18 күн бұрын
SHI DAN GUMI BAI KAWO MAKA, KAI KUMA KA NUNA MANA AI TURANCI NE, MUNA IYA KARANTAWA. SU HAMAS AI BA ADDINI A GABANSU?
@user-gw2ss7og8k
23 күн бұрын
L
@nuhumaishanu6944
23 күн бұрын
Ai dama sai gwamnati ta karbo wannan kudi kafin a buda musu inda batun auren jinsi yake. Lalle kada a ciwo wannan bashi,idan kuma sun karbo yakamata su mayar. Abunda idan an ciwo bashin sacewa zaayi ,ba qasa zaayiwa aiki da kudinba
@sakinadeeni4713
22 күн бұрын
Ko za su yiwa qasa aiki da kudin bama son wannan qazamin kudi. Allah ya karemu dg sharrin masu sharri
Пікірлер: 23