Dr Hafiz Allah yakarama garkuwa.Acigaba da ilmantar da alumma,Allah yabada lada.
@recobaoumar9905
Жыл бұрын
Wly Kan malan Allah qara nisan , Allah ya kare sherin mahasada na gida Dana dawa ,mutun ko aljan Allah yayi katangar qarfe dasu. Sannan kuma nima daza'a taimakamin da adu'a da naki dadi ba. Wato Nida matsalar da nake da ita 1 Na daya wurin sallah nayi rauni ba kamar daba 2 nayi karatu Arabie dana boko Inama cikin na bokon yanzu To acikin chine nake fuskan tar k'alu bale na rayuwa duk idan Aka mana jarabawa Nike zuwa na Daya ko na biyu . To babbar matsalar yanzu in anzo jarabawa to gaba d'aya na manta komai MALAN Sai an fito in Tina gachi Bana NEKE DIGIRI. AKWAI CHAFAR ALJANI KO KANBUN BAKA
@muhammadgaini182
Жыл бұрын
Hi
@fatimatalatu4267
2 жыл бұрын
Isha Allah ba Mai kasheka malam sai kwananka yakare aduniya sannan za kakoma ga Allah ka Babu wani maluki Wanda ya Isa ya ga karsheka Allah ya kareka daga shairinsu muna godiya sosai Allah ya saka maka da gidan aljanna
Пікірлер: 12