Gaskiyane bakada matsala wallahi malam za kaci mekyau za kasha mekyau zakasa kaya masu kyau motor mekyau kana da gida mekyau kalli jikin kubulkubul baka da wata matsala sabo da kasamu komai dole kace haka❤❤❤
@Sirnajjashi
23 күн бұрын
Duk yanada nasaba da dogara GA Allah da istigfari da salatin Annabinmu mohammadu rasulillah S. A. W.
@adamaliyutafida3216
23 күн бұрын
Kai Kuma a jahannama kake rayuwa ko
@abubakarmuhammadbala5304
21 күн бұрын
Ka riqe Allah kamar yanda ya riqe Allah ka gani, kai ma Allah zai ba ka duk abunda kake, ka sani Ubangijinka bai manta da kai ba bawan Allah.
@muhammadgonia.2946
23 күн бұрын
JazakumulLahu Khairan Allama Sheikh Professor Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo. Allah ya ganar da mu tafarki madaidaici
@sulaimansaniusman528
24 күн бұрын
Gaskiyane Malam. Allahu yasa mugane
@nabilaabdullahi6365
24 күн бұрын
Wannan gsky ne mlm Allah ya saka muku da Alkhairy
@bigbomtv3160
23 күн бұрын
In dai za'a hana zanga zanga bb ita addini yakamata a Bari ayi sbd bb wani Abu da suke Jin tsuro kamar zanga zanga yan siyasa wlh basuda mutun ce wlh ba duk ne masu San talakawa ba gvn none basa sun khanan hukumomi a basu damar cen gashin kansu Malan a Gaya musu gsk yan siyasar negeria sbd wlh talakawa sun fara fusata wlh Allah ya kyauta
@user-jg8oe3ye5q
23 күн бұрын
Wannan shine zancen gaskiya Allah ya ganarda suu
@hashimusani3755
23 күн бұрын
Allah bada lada ya sheikh
@AbubakarSanimuazu
23 күн бұрын
Mlm Allah shi karawa rayuwarka albarka, amma wasu Malaman ba addinine gabansuba ko Al umma abinda ke ga bansu shene neman cigaban kansu da wayanda ke tare dasu.
Munafukan malamai Sai mun jawo ku wallahi Shegu munafukai Kin cuci mutane kunata yaudarar mu Allah ya isa tsakanin mu daku
@modibbodalibi8391
24 күн бұрын
Hmmmm
@AuwalYusuf-o3f
24 күн бұрын
Hmmm
@baruwankuinaruwanku3187
24 күн бұрын
Ba duk zanga zanga bace take haifar da matsala.
@abubakarmalam3499
23 күн бұрын
Kugayawa shuwagabannin sudawo da tallafi kafin afara zanga zanga shine gaskiya muna girmamaku da ganin darajanku
@abubakarmalam3499
23 күн бұрын
Malam kunada daraja inbakuso ayi kugayawa shuwagabannin sudawo da tallafi kafin afara zanga zanga
@muhammadbala2198
23 күн бұрын
Malaman Nigeria na fahimci ,Suna tsoron abinda dama can talakawa acikinsa suke ai babu wani sauran jindadi yanzu Daya rage a Nigeria Muma Meye banbancinmu da Syria dakake buga misali dasu haba Malam ,kuyi khudbar data dace mana.
@IbrahimDahiru-x7p
23 күн бұрын
Malammai ku kama girman ku mu sai munyi zanga zanga fah
@AssoumaneHabibou-t8p
23 күн бұрын
Yaran Soulanè
@faruksalisuumar1192
23 күн бұрын
Baisan wahalar rayuwar da ake ciki bane.Wallahi akan maganar zanga zanga ba malamin da ya isa muji maganarsa.Kamar yadda lkcn campaign masallatan juma'a suke zama dandalin campain yan zuma tunkafin mufito sujawa Gomnati kunne suqara.Malaman nan yayansu a kasashen waje suke karatu(da wanne business suke daukar nauyin karatun yayansu da hawa manyan motoci)Nigerians clerics and pastors are now corrupt and politicians puppies.Enough is enough we are dying of hunger 😭 they keep quiet now that we want exercise our constitutional right, they want claim and brain wash us.Ask him to come and sway he doesn't collect politicians money.✊🇳🇬✊ justice for masses.
@AbubakarManager-q6o
23 күн бұрын
Mtsww
@abdulhakeemtajudeen-ji2fv
23 күн бұрын
Kuyi yada Anabi musa yayi ku shiga kaba ku nema wa talakawa haki su
@SanusiAbubakar-yp2wi
22 күн бұрын
Wannan karin malam muma sai munyi san zuciyar mu!tura takai bango iyayen mu da kannan da abokan mu nata mutuwa sabo da kuncin rayuwa,gwara yaki ya kashe mu,da mu mutu a tsaye. Dama zaku daina wannan maganganu dan sai munyi!!😂😂😂😂
@nasirumuhammad3064
21 күн бұрын
Kuncekamufito kumikukayi nakawo sauki
@sumayyajibril6798
23 күн бұрын
Duk wanda zai iyazagin malammai to fa ko iyayen su zasu iya zagi,bantun fitinan d muke ciki,neman wani musifar suke wajen jima malamai kazafi,kusan 85% na malamai basu damu d harkan siyasaba amman rashin hnkali irin na wayen su sai sukama zagin wayen da basujiba basu ganiba.kowa yayi daidai dun kan shi.kuma malami ba abun wulakantawa bane amma fa ga masu hankali
@faruksalisuumar1192
23 күн бұрын
@@sumayyajibril6798 Tabbas hakane,ammafa ba ta yadda zamu zuba ido mu mutu da yunwa da quncin rayuwa.Ana yanka mutane kamar dabbobi,ana sacesu kamar kaji.Gwamnati nasatar kudin kasa kamar gadon babansu,suna hawa jirage.Suna zuba kudi a Masai,da stores har sai sun lalace a ringa video ana dorawa a social media.An qirqiri ta Addanci a kasa don asaci ma'adanai akai kasashen turai.DUK WNN BAIZAMA HARAMUNBA SAI MU DAN MUNCE ZAMUYI ZANZANGA malamanmu dayawa sunsaida imaninsu.Tsakaninmu dasu saidai Allah Kawai.
@IBRAHIMMALAMMUSA
23 күн бұрын
Kace kaima ka karbo rabonka daga gwamnati kazo kana goyon bayan gwamnatin ko, to wlh zanga zanga babu fashi
@user-xo2kq9ic2c
23 күн бұрын
Wannan gasky rashin mutunci ne, wlh tun lokacin da na ga wannan video na Abu Salma girmansa ya fadi a ido na
@user-nm6os6wt5g
23 күн бұрын
kwamgilace aka baku malama duk munsani
@muhammadgonia.2946
23 күн бұрын
Allah ya isa da wannan kazafin
@faruksalisuumar1192
23 күн бұрын
Gaskiya nima haka nake zargi,shi baya cikin masu shan wahala.
Kakarbi naka shiyasa Kuma baka da damuwar akan halin da ake ciki
@zynarbmustapher6588
23 күн бұрын
Zaka tsaya a gaban Allah tunda kana wajen sanda aka bashi Wani abun masharran ta kawai.
@mamansadik3821
23 күн бұрын
Kabinciki imaninka,mallamai magada annabawa
@faruksalisuumar1192
23 күн бұрын
@@mamansadik3821Da yawan malamanmu sune matsalarmu ba wai yan siyasaba.
@almahdialmahdi5545
23 күн бұрын
تحلون الغيبة والنميمة والبهتان وشهادة الزور والتجسس وتكفير المسلمين وتحرمون المظاهرات !!!/نيامي عاصمة النيجر
@muhammadgonia.2946
23 күн бұрын
Wani irin magane (Rubutu) ce wannan. Wanene ya halatta wadannan miyagun halayen da ka zayyana? Kamar Giba,Namimanci, Shaidar Zur, Lekan Asiri da Takfir wato kafirta mutane. Amma maganar zangar zanga mun Sha ganin illar sa a Najeriya da sauran Kasashen waje. Nan kusa ga end sars ta lakume rayuka da dama a Najeriya. Kai kace daga Niamey ne toh kaji abinda yake gabanku. Nan kusa har ka manta yadda Malamai su ka yi tsaye su ka hana ECOWAS Kai hari Nijar? Kaji tsoron Allah ka daina sharri da kazafi.
Пікірлер: 48