A ranar 9 ga Fabrairu 2006 shugaban ƙasa Cif Olusegun Obasanjo ya soke hukumar Hisbah ta jihar Kano.
Babban sufeton ƴan sanda ne ya sanar da hukuncin a madadinsa.
Sai dai gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau bai amince da matakin ba.
Haka ya sa gwamnatin tarayya ta kama shugaban Hisba Malam Yahaya Faruk Cheɗi da mataimakinsa Malam Abubakar Rabo.
Негізгі бет A rana irin ta yau: Fabrairu 9, 2006 Obasanjo ya soke hukumar Hisbah ta Kano
No video
Пікірлер