Yayin da mulkin dimokraɗiyya ya cika shekara 25 da kafuwa a Najeriya, Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce gazawarsu a matsayin shugabanni na iya zama sanadin taɓarɓarewar tsaron da ya addabi ƙasar.
- 2 ай бұрын
Gazawarmu ce ta jefa matasan Najeriya halin da suke ciki - Sule Lamido
- Рет қаралды 21,803
Пікірлер: 29