El Rufai ba mutumin kirki ne ba. Zaluncin da satar da ya yi a Abuja shi yake maimaitawa a Kaduna. Binciken ya kamata a fadada shi har zuwa kan filayen mutane da ya mayar nasa a Abuja. El Rufai ya yi madakala a wajen mass housing da kudin sayar da gidajen gwamnatin tarayya. Wannan gajeren mutum ya Rainabanana. El Rufai ba mutumin kirki ne ba. Banda son zuciya ba abinda ya iya. Mai girma gwamna Uba Sani gaskiya yake fadi kuma kowa na bayansa.
@asadchannel360
2 ай бұрын
Wannan maganar ta bashi da daga bakin commarade Shehu sani ta fito, tabbas da jama'a sungazgatashi sabida bai yadda a kar6oba. Uba sani kuwa sune yan gaba gaba, kuma da da hannunsa a majalisa, me yake korafi dashi.... wannan siyasa kawai zaiyi. Shin elrufa Kafin yabar gwamnati baya iya alabashi? Kaiiii dan siyasa se a hankali wallahi basuda Kunya.
@user-qt3pl1cj7q
3 ай бұрын
Ai El Rufa.i ya illata kaduna ai sheda kujerar mulki kowace iri ce in sha allah saidai yaga anayi
@ABUBAKARNABIU
28 күн бұрын
Kai ka iya bakin ka kaji useless be careful kaji
@user-qt3pl1cj7q
28 күн бұрын
@@ABUBAKARNABIU too "Yan kore ai Al hakine ki bin sa baimaga komai ba
Пікірлер: 10