Allah yasaka muku da Alkhairi maluman sunnah wallahi dole watarana sai talakawa sungane kune kuke sonsu
@BiliyaminuAbubakar-nw7wn
18 күн бұрын
Masha Allah Allah Ya sakada alkaira
@abdulrahmanmusa3634
22 күн бұрын
ALLAH yakara warayuwa albarka ya malam
@bachirbachir-tu8fbNiger
23 күн бұрын
❤❤❤
@saniadamu9671
23 күн бұрын
Malam Allah yasaka maku da alkhairi
@user-mh1bn7ki9o
23 күн бұрын
Allah yakiyaye
@shamsuddeensaleh3935
22 күн бұрын
Malam qarya kakeyi wallahi. 😂 Dole sai munyi zanga zanga saidai ku mutu Kuzo ku hanamu idan kin isa Munafukai
@AtikuAbubakar-ej8mw
12 күн бұрын
Ba karya yai ba kaima makaryaci ne
@V-Voiceless
23 күн бұрын
Gaskiya halin da akece a yanzu in ba an tashi an tunkari shuwagannin mu wlh babu gobe a Nigeria. Don yanzu aka duba halin da matasa ke ceki a kasannan kasan goben mu babu alheri inba saata da aykin taaddanci ba. Don haka gwamma duka mu tashi yanzu saboda mu canja yau muji dadi gobe. In bamu tashi yauba abunda muke gudubzai faru shi zai faru gobe ko anki ko anso. A halin da Nigeria yanzu take ciki ba addua bane zai kawo mana mafita ayki muke bukata muyi addua mun jima munayi, sakamakon bama hada addua da ayki shiyasa muja gagara zuwa ko ina. Duk wani addua sai an hada da bin kaida sannan ta karbu. Don mutum bazai ruki Allah haihuwa bare tare da yayi aure ba kuma ya sadu da matar ba, don ba zata karbu ba. Don mu tashi mu wahala yau muji dadi gobe, in bama nan wassun mu suji. Ni ina goyon bayan wannan. Akwai kasan da sukayi basuyi nasara amman wanda sujayi sukayi kuma suka samu nasara sunfi yawa. Muma a bari mu gwada, democracy saida zanga zanga
Zanga zanga sak Allah yatai maki matasan nageria Allah yabada saa
@abdullahisaidu5901
21 күн бұрын
Gaskiya malam kalaman ka babu qaulan layyinan kana qara fusata matasa musamman lokacin da kace in an Isa agoda rikitoda kai akan mumbari Allah yasa kafahimci abun da nakefada
@jameelabdul9470
23 күн бұрын
Malam har yanzu Baku shiga taitayinku ba akan rufawa gwamnati baya? Toh kuji tsoron Allah
@Ibnyusufbnabubakrin
23 күн бұрын
Kada Wanda ya fasa badai kunce sai kunyiba to kuyi dadinta ma dai hrdaku yn zanga zangar matsalar zata shafa
@user-po1qp6xu7l
23 күн бұрын
Malam zanga zanga fa ba fashi gaskiya semunyi
@user-sw9fp5cv9q
22 күн бұрын
Toh kuje kuyi yan wahala
@user-po1qp6xu7l
22 күн бұрын
@@user-sw9fp5cv9q kaine dan wahala
@abdulkadirIsmail-u7d
23 күн бұрын
Kai kai wannnan lamari dai yakai makura idanma kasazauna baka fita neman hakkin kaba taban garan zanga zanga kana cikin musifar yinwa idan kafuta kuma ance ga musifar daxata faru
@SAaduAliyu-zg7mh
23 күн бұрын
MLM cikin girmama wah mgnr ka bbu kamshin gsky a cikinta sbd anzo mgnr Yan madigo Da Yan luwadi Kuma kuyi shiru Bayan shirka bbu laifi mafi muni Kamar madigo Da luwadi Amma kuja baki kuyi shiru bbu Wani mataki Kuma Ai Nigeria shuwagabani chutar Al Ummar su suke libiya ba irin Nigeria bace yakamata kuji tsoron Allah
@saniadamu9671
23 күн бұрын
Kaima kaji tsoron Allah..... Malamai sunyi magana sosai akan wannan matsalar
@usmanmunir2554
23 күн бұрын
Kaji tsoran Allah wllhy Malam yayi bayani sosai akai
@muazushehutamawa7161
23 күн бұрын
Karyar banza Kai dan baka San halin da talakawa suke ciki ba ne shiya sa kake faɗin haka
@HamzaDahiruIbrahim
23 күн бұрын
Tokai da kasani mekayi akai ko sai dai zanga zangar kawaibka iya
Пікірлер: 24