Subahanallah ya Allah Gaskiyar magana banji dadin wannan rabuwar kannasuba Allah yahada kawunansu
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
amin
@illailla5589
2 жыл бұрын
Gaskiya abun bayyada daadi. Allah ya sawwaka
@abdulladifahmad873
2 ай бұрын
Masha allah ustaz,murtala bello kagyara halinka
@ummaaliyu9254
Жыл бұрын
Gaskiya bamuji dadin wannan rikici ba Allah daidaita tsakaninsu
@tahiremoussa7789
Жыл бұрын
Allah yasa su sa santa 'kuma suna bide wata kafa suna fadar abinda ba Shiba' dan haka wanan abon 'ba magr addini bace' allah y daukaka adiini musulci amen '
@akahuhshs9849
2 жыл бұрын
Allah subbahanahuwataala ya daidaitaku Allah yakaida shedan tsakaninku
@ShamsuDeenAguie
Жыл бұрын
Gaskiya Kai Ma Kaji Tsoran Allah Mai Wannan Channel Tv 📺
@ibrahimsale1844
Жыл бұрын
Allah yasa mudace Amin
@balkisumuhdijayisaudiya1390
2 жыл бұрын
Subhanilillah wannan Abu bagirman kubane malaman addini d rigima d tuzarta juuna aiwannan abun kunyane Allah yashiryeku
@user-tq9of5ob2i
2 жыл бұрын
Malam murtala Bello be kyautaba gsky ni kaina wlh banji dadin abinda yayiwa mlm Bello yaboba
@user-ft1no8xn3n
Жыл бұрын
Gaskiya babu Dadi Murtala baikyutaba
@zakariyasoba699
2 жыл бұрын
Dan Allah miye hakan tsakaninku yin hakan baikamataba
@harunabose1242
2 жыл бұрын
Subhanallahi!! Gsky mallam murtala ya bayar dani, yanzu duk da fadin gskyarsannan? Gsky dama Ni banji dadin yadda mallam murtala yake ta kaushin kalamai ga mallam Bello yabo ba. Allah shi kyauta.
@rufaibumar761
Жыл бұрын
Kai minafukin ALLAH halan mutum nawa Bello yabo yabbata. ALLAH ya biyaka asada
@hindeniger
Жыл бұрын
Subhanallah gaskiya mudai bama jin dadin abinda yake faruwa tsakanin malanmai abin kunya ne wlh
@bellodikko9532
2 жыл бұрын
Allah ya sakawa Malam Murtala Assada da alheri
@Amadounouhnou
Жыл бұрын
جزاكم الله خير
@maajaenengineering
2 жыл бұрын
Gaskia wannan wallahi abin kunyane, Allah kasa mudace
@zainababdulkadir3953
2 жыл бұрын
to Allah ya sasanta amma ba muji dadiba wllh ace kamar sheikh bello yabo ana fada masa irin wannan kalaman baiyi gaskiya Allah muke roko daya yayyafawa abun ruwan sanyi
@sanoussisanioume6976
Жыл бұрын
Allah ya chiryeku
@aliabubakaralidamalibaba970
2 жыл бұрын
Allah ya shirya tsakanin malaman mu na sunnah dama sauran malamai
@fatimafa1465
2 жыл бұрын
gaskiya ne haka ne Allah yasa mudace Allah yashiryasu ya kuma shiryamana zuciyuyinmu ameen ya hayyu ya qayyu mu wacthing from saudia arabia
@ibrahimmusakabir3078
Жыл бұрын
Ba gaskiya bane
@user-pf8um5jh5v
2 жыл бұрын
انا لله وانا اليه راجعون اللهم اصلح بين اخواننا المسلمين
@user-nu5of5ot3g
Жыл бұрын
امين يارب
@muhammmadabdallah3422
2 жыл бұрын
Allah ya dai daita tsakaninku
@muhammadsani2784
2 жыл бұрын
Allah kayafemana lefukammu
@madabotv01
Жыл бұрын
Allah ya sauwaka
@tajuddenyusuf2407
Жыл бұрын
Gaskiya malan man Sokoto kun bani kunya kuduba abinda yafaru baya mana
@nasiha-islamtv5851
2 жыл бұрын
Muna rokon Allah subahanahu da yastare mana malumman mu ya kuma gaira zukatan mu
@makharajausman2196
Жыл бұрын
Subhanallah Allah yakaremu na mlm bello yabo
@ahmadtijjanimuhammad2949
Жыл бұрын
Allah ya keuta
@mohamedsaminou5350
2 жыл бұрын
subhanilillah allah ya tsaremu da wannan lokacin da muke cikishi à Gaskiya abin baiyi dadiba in har za'asamu Wannan à tsakani malummai ya sauran al'uma zasu kasance allah ya karemu da kariyashi
@kantouali5719
2 жыл бұрын
ami ami
@salahasalisu8302
2 жыл бұрын
Gaskiyane
@sanibalado2893
2 жыл бұрын
Alal hakina wannan babbar masiface ta kunno mana mu Ahlussunnah. Allah ya kyauta. Allah ya nisantar da shaidan daga garesu.
@sanitanimu6926
2 жыл бұрын
wlh bama jin dadin rigimar malamai dan Allah kuyi hkr Allah yakara hada kan musulmi
@nourousalif4697
Жыл бұрын
Inallilahi waina illayhi raju ona
@rukayyayusuf4077
Жыл бұрын
Wannan transaction din ai murtala asada shine yatura kudin bawai shine aka turawaba duk wadda yanutsu zaifahimci abinda nake nufi.koma dai yayane agaskiya wannan abinda su malamai suke wannan abin baidaceba munajin takaici bakadanba harkai kanka Abu Aisha baikamata kayi siding wani bangareba duka sulhu ake nema bawai qara Abinba yawan yadawa shikesa abin yaqara taazzara Allah yasa mudace
@abdulkadirkabir
2 жыл бұрын
Malam kaida kake gabatar dashirin nan Allah ya karama lfy
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
amin.
@omargaladima1086
2 жыл бұрын
Allah Ya kyauta
@mohamedmouhtari696
Жыл бұрын
Allah ya shiryemu 😥
@HassanMoyi
Ай бұрын
Allah wadaran naka ya lalace.
@fatigarbahassane1333
Жыл бұрын
dan Allah malanmey ku bary
@maryamabubakar4375
2 жыл бұрын
gaskiya baku kyautawa kankuba wannan tonon asirin junane. kai Allah ya qara shiryamu.
@sadikmaccido4389
2 жыл бұрын
Dan Allah malam kuyi hakuri kusssanta tsakanin ku.
@lislamtv9461
2 жыл бұрын
Gaskiya abin babu dadi , rikicin malamai Allah ya daidaita tsakanin ku?
@ahalihausatv4881
Жыл бұрын
Kun yan izalah akan kudi babu qaryar da bazaku iya yinta ba allah ya shirya ku masu chi da addini kawai
@maryamabubakar5125
2 жыл бұрын
Inna lillahi Wa inna ilaihir raji un Allah ya kyauta yahayyu yaqayyum
@firdausibature929
2 жыл бұрын
Ameen
@qskabirumusatahir8606
Жыл бұрын
Ni gaskiya Tallata wadan nan Malamai masamman na Sokoto ma gaskiya bai dace ba. Saboda, me makon kolar da addini sun koma cin mutunci mutane a cikin Masallatai da sunan aikin musulunci ko Karen musuluncin. Ya kamata ne duk Malamin da banzai iya tsayawa a martabar da Allah yayi masa a matsayin Malami ba, kuma ya dai na Karya, tunzura mutane a inda bai dace ba, yanon Wanda bai dace ba da daukar sauran wasu siffofi da bana kamala ba, wadan da da'a zaton su wurin Malamin addini, to Dan Allah ya hakura ya dai na hawa Munbarin addini. Yin akasin haka ya na zubar ma da Musulmi Kimar su da ta addinin su. Bissalaam.
@muhdmaryam8740
2 жыл бұрын
Yanxu shikenan a duniya fasiqaine asirinsu ke rufuwa sune kawai ke iya rufe sirrinsu
@almustaphahamisu3444
2 жыл бұрын
Gaskiyar magana malam murtala bashi da kunya ko da acce bello yabo ya mareshi yakama ta ya kwantar da Kansa abinda addinin musulunci ya koya mana kenan bin nagaba Amma ba yafito media yacce bello yabo makryacine Bai kamata ba
@fatimaabdulmalikabubakarma6251
2 жыл бұрын
Innalillahi wainna ilaihi rajiun,!!! Allah ya kyauta Allah swt ya yayyafa ruwan sanyi cikin wanna barakar da rigimar da ta taso sakaninsu waiyi nan malamai Allah ya kare mutuncinsu ya daidaitasu Amin.
@hajiyaumma2029
2 жыл бұрын
Ameen ya allah
@_-Fatima
2 жыл бұрын
Don girman Alllah malumanmu kudaina irin wadannan abubuwan. Don Alllah duk wani Malami da yasan zai iya sulhuntasu sabo da Alllah toh a daure ashiga cikin lamarinnan don a sulhuntasu abasu hakuri a yi sasanci atsakaninsu .Alllah ya kwauta Allah ya samyaya zuciyansu.
@abdusalamumuazou1948
2 жыл бұрын
Dan Allah Malumanmu Ku chuouagabanumune ku bamajin kuna rikici tsakanin Ku
@abdusalamumuazou1948
2 жыл бұрын
Kinkuna mu mabiyan yazamiyi Allah ya chiryemu
@tkhassan2010
2 жыл бұрын
AbuAisha wato Ka dauki mastayi kenan . Wallahi yin Haka bai daceba kyautuwa yayi ka zama mai sasantawa ba mai goyon bayan Wani bangare ba
@rukayyayusuf4077
Жыл бұрын
Nima abinda Nagani kenan
@AgalimoussaAgaliAhmed
3 ай бұрын
As Salam alaikoum,!subhanaLLAHI.Kai wannane abin mamaki ne,a ce masu ilimi kamarku,Suna aikin jahillai?ALLAH ya chirvad da kou (Amine).
@ssouana4385
2 жыл бұрын
MALAM MANMU GASKIYA YAKAMATA KUJI TSORON ALLAH. WLY YANZU ALʼUMMAR MUSLIMI SUNNA BUKATAR DAʼAWA BA RABUWARKANUBA
@mrtelecom1156
2 жыл бұрын
Innalillahi wainnah alaihi rajuun lahaulah walaquwah innabillah don Allah kuyi hakuri ku daina shaidan ne mu gaskiya bamajin dadin haka
@hajaratuhamidu3539
6 ай бұрын
Innalillahi wainnailaihim rajuunna subuhanallahi,don Alllah malanmanmu ku hada kanku,kugwadawa iyalinku hadin kankaku domin addinin musulci ba don wani siyasaba 24:14
@umaryawule4407
2 жыл бұрын
Allah ya kori shadan sakanisu baƙi daya
@balkisusewell6892
2 жыл бұрын
Don Allah kowa yayi hakuri Islam is love please please forgive each other Allah will not be happy with you if all of you continue to behave this way think of nar think of Jannah please think of making Allah happy Dawa muke so as a Muslim we don’t need this Allah is watching you all 🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿❤️❤️❤️
@alibouziane6924
2 жыл бұрын
Wanann karamin. Alamarine ga inizalh daka abinda. Baayimusba don allah ba to wallahi bayakarko danhaka izal kubi Allah da manzonsa s a w kutsira duniya dalahira
@alhassanzayyanu5712
Жыл бұрын
Shi bello yabo waye bai zaga ba? Kasan irin sunayen dayayi ma wasu manyan malammai irinsu Professor Mansur??
@rukayyahmuhammadjibril7601
Жыл бұрын
ya Allah kahadama kan malaman mu 🤲😭
@ibrahimabdusamamorey9665
2 жыл бұрын
Gaskiya banji dadin wannan ba wata kullaliya ce ƴan siyasar Nijeriya ke bukata su hada malamai sabani da talakka wa su daina sauraren malamai
@yahyaomarsafyu
Жыл бұрын
A Gaskiya yan Nigeria bakuda hadin kai saboda kuna cin kanku tako ina
@sailubaalhasan1911
2 жыл бұрын
Gaskiya abin beyi dadiba ya kamata su sulhunta tsakanin su kwatakwata haka bedace ba afito social media ana tone tone suna matsayin malamai ba jahilai ba .
@AishaMuhammad-rv6uu
5 ай бұрын
Allah ya kyauta
@nuhuadam9980
Жыл бұрын
Idai haka ne murtala bai kyauta ba
@zeelahabdulhameed8332
2 жыл бұрын
Kalaman dayayi batarbiya inatareda shek bello yabo
@aliyuadam9849
Жыл бұрын
saboda me suma kumusu adalci
@aliyuadam9849
Жыл бұрын
Allah ya gafartama sheikh Albani zaria kaji fa yace rigimar subata addini bace.
@aminusirleh2321
2 жыл бұрын
Gaskiya ko mai bello yabo yayi koda kuskure ne sabila da girman mlm bello yabo matsayin shi na mlm babba a jahar sokkoto da . Nigeria ma gaba daya mlm musa lukuwa ya. Kamata ache Kaine daka jama, mutala sada kune mlm bello yabo kuma yaja kun,nen mlm Mubarak a sasan maganar nan muna kira da mlm idiris bauchi dan allah kashiga maga nar nan sabila da a kawo karshen wan,nan al,amarin da sauran malamai manya
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
gaskiyane malam aminu
@kalyboi5750
2 жыл бұрын
Shi da yk zagin buhari ba babba bane shi?
@voiceofmuslims174
2 жыл бұрын
Shi bello yabo mutum nawa yazaga
@Ummusakeenah
Жыл бұрын
Toh Shima sheikh bello yabo ba wanda ya kaishi rashin kaushin magana
@chester0079
2 жыл бұрын
Gaske muketa kara rauni.. Allah gyara
@AbdusalamuSani-pc4ol
14 күн бұрын
Allah yakara matasyata
@user-wk9pm6dt2l
2 жыл бұрын
اللهم صلِّ وسلم وبارك على سيدنا محمد وعلى آله الطيبين الطاهرين وصحبه اجمعين يارب العالمين
@aliyuaminu308
Жыл бұрын
Kudai akeji KULLUM sai rigimar kudi, kuma idan an ce izalaah qungiyar Neman kudi ce da sunan ADDINI! Sai kuna ke QARYATA! AYI MU GANI
@danbabanaannabi366
Жыл бұрын
Andaiji kunya wai masu yima mutane za'azi ne ga mutane sune suke zage zage munsan malamai wanda suka amsa sunan su na malamai irin su Sheikh Ahmed Yusuf gurtum su ABDALLAH gadan ƙaya
nasha fadama in aikin jarida kake to baka iyaba gaskiya, in kuma maluntace toba usulubin malumai bane wannan.
@mudassirabubakar2964
Жыл бұрын
Gaskia hakane Dan uwa
@faridaalimadinah1689
2 жыл бұрын
Toh Allah ya kyauta
@abdulrashedaliyu8060
2 жыл бұрын
Gaskiyane malam
@saniabdullahidiggi7974
2 жыл бұрын
Malam Allah ya .shiryaku Kumba makiya abinda sukaso
@Mbharunamuhd
2 жыл бұрын
sai bello yabo muna goyon baya
@tijjaniibrahim9913
2 жыл бұрын
kai
@alkasimaminu5148
2 жыл бұрын
Assalamu Alaikum, Mallam Muji tsoron Allah a nemi zaman lafia da hadin Kai, ba a zuzuta fitina ba, wannan Caption din naka ya nuna ka dauki bangare maimakon ace mafita ka kawo, wannan baya zama Alkhairi, kalaman da yayi ma Mallam Bello yabo basuyi dadi ba Amma idan suna da laifi naka zai iya fin nasu domin idan har sun bijiro da fitina to kaika yayata ta. Wallahu Ta'ala Aalam.
@rabiulecturer4051
2 жыл бұрын
malam rabu dasu Muna fikan banxa
@abufatima1288
Жыл бұрын
Alkasim you are right, Abu A'isha is obviously with anyone that will support Atiku Abubakar. May Allah guide us all. Baka tabajin malaman chochi sun fito suna gayawa duniya matsalar da take tsakanin su, kuma kowa ya sani suna samun manyan sabani. Sheikh Muhammad Nasr Albani yache in katashi duba abu to se kakawar da son rai "La ma'a Zaid wala ala Amr, wa innama ma'al haq haythu ma kana .."
@ibrahimmusakabir3078
Жыл бұрын
Mallam Abubakar Malami ma Dalibin Musa Lukuwa ne, abokina ne, tare mukayi gwagwarmaya a shekaru ashirin da suka wuce.
@khalidumar6952
2 жыл бұрын
Kudi mai raba kan masu da'awan sunnah
@salisuabdullahi1214
Жыл бұрын
Kai sadda yakeyima mutane Shari miyasa bakai maganaba ALLAH yakara tonama munafikak asiri
Ko menene hikimar yaada wanga rikici tsakanin jama'ah? Wallaahu A'lam. Amma fa ba ina challenging din wanda yayi airing din wanga clip din ba.
@rukayyayusuf4077
Жыл бұрын
Abin baiyi maana ba ai wallahi yadawar babu maana
@abuazzuzfallata2727
2 жыл бұрын
Ni wllh ina matiqar qaunar malaman sunnah amma maganar gaskiya maganganun da bello yabo yayi akan bahari sunyi tsauri sosai maganar gaskiya kenan..........
@nawasmuhammed4887
2 жыл бұрын
Wannan baiyyi kyauba
@UmarHTukur
2 жыл бұрын
Nidei bazan sake sauraron karatun Murtala ba
@zaztv1423
Жыл бұрын
To ya kamata maluman sokoto su yi hankali kada mungwayen yansiyasa su kaisu su baro. Allah ya shirya mana su mu dai baruwan mu da rigimar su domin bata addini bace.
@barristerkamalbuhari2913
Жыл бұрын
Kama tadanu tudanu, wanda ya tausasa halshe za a tausasa masa
@bashirnababa6275
Жыл бұрын
Kai mallam ka dau layi gaskiyar lamari bello yabo yana cin mutumcin mutane a fili musamman shuwagabanin ku na sokoto.
@zakariaissazakaria9590
Жыл бұрын
Shuwa gabanni ishirin kaakakashe
@gerawabtv2858
2 жыл бұрын
agaskiya banji dadin jagi malan kamar sheikh bello yabo da akayi ba
Пікірлер: 170